πΊπΊπΊπΊπΊπΊπΊπΊπΊπΊπΊ
♥πππππππ *LAMARIN DUNIYA*♥ πππππππ _(Labarin Zulaihat da Sadiq)_
*_NA:_*
*ALIYU MIKO MUH'D* π¨π½π»
*08184427958*
*mikoaliyu3@gmail.com*
*Wattpad:* *MIKOALIYU*
*___*
*THE KING OF WRITER'S* π
*© REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUMπ*
☆We the best ☆
Email:realhausafulaniwriters@gmail.com
Facebook:www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITTERSFORUM.com
follow us on facebook
https://mobile.facebook.com/Real-Hausa-Fulani-Writers-forum-RHFWF-173984973194167/?refid=52&ref=opera_speed_dial&tn=H-R
*Insta garam*
https://www.instagram.com/p/BkZOMcIlfcw/?utm_source=ig_share_sheet&igshid=15q15b5oz4j2u&r=wa1
**
*_πΆ Hmm.. Sonki ya sani sambatu tamkar naπ haukace.. Harsun ce na cika ΙaΙatu kan Ιiya mace.. Fito su ganki domin nasan zasu rikirkice.. Ba kyawu na fuska kaΙai ba harda hali ba rigima! πΆ_*
*_πΆYayyafin ruwa na sauka.. Ajikina ya sauka.. Gareni baka da tamka.. Duk yanayi ban gudunka.. Tarbiyar da kaimin a so ina al'fahari zana riqa.. Da ido zaku gama juna gaske ne ba tantama!πΆ_*
*_πΆMuhalli na baki tuntini zoki zauna a zuciyata... Zuciya Ιaya Allah massani so domin shi nake miki..πΆ_*
*_πΆ Taurarona.. Jagorana Zoka riΖe linzamina.. Zancen Ζauna mutattauna ranar taro miyi murna... Auren_* *_Ζauna shine burina tarko na Ιana.. Kin kama tsun-tsun na so gani zan tsindimayi da rigima..πΆ_*
*_ππΆMuhalli nabaka tuntini zoka zauna a zuciyata.. Zuciya Ιaya Allah massani so domin shi nake maka..πΆπ_*
*___*
*Ina Al'fahari da ku masoyana Allah ya bar zumunci*ππ½
*Page-0⃣2⃣*
Tafiyar su a hanya ta Ιan bata masu lokaci sakamokon wasan da Sa'idu yake ta janta da shi har sai da takai cewa ta kusa kaiwa magriba a hanya, bayan sun dawo cikin gari ne Sa'idu ya kalli Zulaihat a lokacin da kwalla ke yuΖurin zubowa daga kuncin sa ya kalleta yace 'yar uwata zan roΖe ki wata al'farma guda Ιaya wacce a duniya bacin mahaifiyata babu wata 'ya mace warda na taΙa neman al'farma a gareta sai ke cikin alamun mamaki gami da Ζaguwa Zulaihat ta Ιago kai tace ina sauraron ka Ιan uwana wanda nasan a duk duniya bacin kai babu wanda yake Ζaunata Ζauna ta sai mahaifiyata kuma gashi yanzu Allah ya Ιauki ranta bani da wani gata wanda ya wuce kai, jin wannan kalami na Zulaihat sun Ζasa Sa'idu tausayin Zulaihat matuka kuma yaji ΙaΙin maganar a ransa.. Bacin ya share hawayen sa sannan ya dubeta yace, Zulaihat haΖuri shi kawai nake da bukata a gare ki da kiyi.
HaΖuri kuma yaya Sa'idu eh tabbas hakane haΖuri hakuri akan wa kuma? Rayuwar gidan ku da kuna uΖubar da kike fuskanta kanta na Ιan wani lokaci tabbas Allah yana sane dake kuma yana kallon ki kisani cewa bawai don Allah baya sonki shiyasa ya barki acikin wannan rayuwar ba tabbas akwai abunda yake nufi a gare ki don haka kada ki kuskura kiyi wasa da wannan jarabawa taki idan kika Ζara haΖuri zaki sha mamaki kuma na tabbata idan wannan lokaci yayi zaki tuna dani kuma zaki san cewar gaskiya Ιaya ce. LAMARIN DUNIYA sai haΖuri.
Yaya Sa'idu naji batunka kuma na yarda da wanna kalami naka amma shin meyasa kake min wannan nasiha a lokaci guda kuna a irin wannan guri da babu sirri?
Cikin alamun kaΙai tuwa da nuna rashin jin daΙi a tattare da fuskarsa yace, Zulai ba lallai bane fuskin mu su sake saduwa ko kuma kunnuwanmu suji kalamin wani daga cikin mu ba Zulaihat ki sani cewa a daren yau zan bar Ζasar nan baki Ιaya domin yau ne akwani na suka cika na barin wannan Ζasa kamar yarda nai mahaifiyar ki al'Ζawarin lokacin ina yaro a sa'ilin da zata rasu tamin kashedi kuma ta gargaΙe ni da cewar duk wata wuya ko Ζunci da zaki shiga a duniyar nan kada in kuskura nace zan, taimakeki wajen kara kanki sannan taimin wasiya da cewar da zarar kin zama burdurwa kin mallaki hankalin kanki kada na kuskura nace zan zauna tare dake ishiga duniya neman arziki kada in wai-waiyi in da kike har sai na zama mai kuΙi abun kwatance kuma mai girma a idon mutane idan da rabon sake saduwar mu mu haΙu idan kuma sai a can matabbata ina mai fatan Allah ya haskake rayuwar ku daga Ζunci da damuwa kuma yaba ku ladan haΖurin da zaku riska bayan mutuwata da wannan kalami nake muku ban kwana, nima haka zanso ace kin Ζara haΖuri don nasan addu'ar iyaye karΙΙaΙiyace ko da ma agun Allah ne da wannan furuci nake miki Ban kwana" sai kuma, mun sake saduwa na barki lafiya 'yar uwata.
KuΙi ya zaro kimanin duba talatin (30) ya miΖa mata yace karba wannan shine gadon ki da mahaifiyar ki ta barmiki kafin rasuwar ta ni kuma ban gushe ba wajen anadana wannan dukiya har izuwa wannan kalokacin da na miΖa miki ita fatan baki barta ta salwanta ba.
Daga nan bai sake ambata mata komai ba sai kawai ya kada kai ba tare da ya sake juyowa ba yayi tafiyarsa, babu abunda Zulaihat ta iya yi daga cikin lamarin dan uwanta Sa'idu sai kallo dama akwai ranar da zata zo ta raba su da dan uwan ta bata wani bata lokaci ba hawayen takaici da bakin ciki suka soma kwaranya a fuskarta... Tabbas rabuwa tana da zafi koda da maΖiyinka kai sai kaji wani abu ya taΙa zuciyarka.
Ji take tamkar ta samu wuΖa ta hallaka kanta amma idan har ta tuna da wasiyar da sa'idu yayi mata sai zuciyar ta tayi sanyi ta Ζara dan ne ta dag sharrin da sheΙan yake nufinta dashin haka dai ta dangana ta Ιauki ruwanta ta sanya Ιaya aka Ιaya a hannu kamar yarda tayi a baya ta soma tafiya duk tsananin yunwar da gajiyar da take Ιauke da su sun kau babu abinda ke ranta face maganar Sa'idu da shikansa ma aka dai tai ta tafiya har ta Ζaraso izuwa unguwarsu.
*_Please don Allah kuyi malage da wannan wallahi uzuri ne yayimin yawa amma ku tar dani a page na gaba idan Allah ya kaimu nagodeππ½_*
*Ina yinku kuna yina*
_Masoya na amana_ ❤
Mrs: *Ali ne* π
✍π½
♥πππππππ *LAMARIN DUNIYA*♥ πππππππ _(Labarin Zulaihat da Sadiq)_
*_NA:_*
*ALIYU MIKO MUH'D* π¨π½π»
*08184427958*
*mikoaliyu3@gmail.com*
*Wattpad:* *MIKOALIYU*
*___*
*THE KING OF WRITER'S* π
*© REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUMπ*
☆We the best ☆
Email:realhausafulaniwriters@gmail.com
Facebook:www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITTERSFORUM.com
follow us on facebook
https://mobile.facebook.com/Real-Hausa-Fulani-Writers-forum-RHFWF-173984973194167/?refid=52&ref=opera_speed_dial&tn=H-R
*Insta garam*
https://www.instagram.com/p/BkZOMcIlfcw/?utm_source=ig_share_sheet&igshid=15q15b5oz4j2u&r=wa1
**
*_πΆ Hmm.. Sonki ya sani sambatu tamkar naπ haukace.. Harsun ce na cika ΙaΙatu kan Ιiya mace.. Fito su ganki domin nasan zasu rikirkice.. Ba kyawu na fuska kaΙai ba harda hali ba rigima! πΆ_*
*_πΆYayyafin ruwa na sauka.. Ajikina ya sauka.. Gareni baka da tamka.. Duk yanayi ban gudunka.. Tarbiyar da kaimin a so ina al'fahari zana riqa.. Da ido zaku gama juna gaske ne ba tantama!πΆ_*
*_πΆMuhalli na baki tuntini zoki zauna a zuciyata... Zuciya Ιaya Allah massani so domin shi nake miki..πΆ_*
*_πΆ Taurarona.. Jagorana Zoka riΖe linzamina.. Zancen Ζauna mutattauna ranar taro miyi murna... Auren_* *_Ζauna shine burina tarko na Ιana.. Kin kama tsun-tsun na so gani zan tsindimayi da rigima..πΆ_*
*_ππΆMuhalli nabaka tuntini zoka zauna a zuciyata.. Zuciya Ιaya Allah massani so domin shi nake maka..πΆπ_*
*___*
*Ina Al'fahari da ku masoyana Allah ya bar zumunci*ππ½
*Page-0⃣2⃣*
Tafiyar su a hanya ta Ιan bata masu lokaci sakamokon wasan da Sa'idu yake ta janta da shi har sai da takai cewa ta kusa kaiwa magriba a hanya, bayan sun dawo cikin gari ne Sa'idu ya kalli Zulaihat a lokacin da kwalla ke yuΖurin zubowa daga kuncin sa ya kalleta yace 'yar uwata zan roΖe ki wata al'farma guda Ιaya wacce a duniya bacin mahaifiyata babu wata 'ya mace warda na taΙa neman al'farma a gareta sai ke cikin alamun mamaki gami da Ζaguwa Zulaihat ta Ιago kai tace ina sauraron ka Ιan uwana wanda nasan a duk duniya bacin kai babu wanda yake Ζaunata Ζauna ta sai mahaifiyata kuma gashi yanzu Allah ya Ιauki ranta bani da wani gata wanda ya wuce kai, jin wannan kalami na Zulaihat sun Ζasa Sa'idu tausayin Zulaihat matuka kuma yaji ΙaΙin maganar a ransa.. Bacin ya share hawayen sa sannan ya dubeta yace, Zulaihat haΖuri shi kawai nake da bukata a gare ki da kiyi.
HaΖuri kuma yaya Sa'idu eh tabbas hakane haΖuri hakuri akan wa kuma? Rayuwar gidan ku da kuna uΖubar da kike fuskanta kanta na Ιan wani lokaci tabbas Allah yana sane dake kuma yana kallon ki kisani cewa bawai don Allah baya sonki shiyasa ya barki acikin wannan rayuwar ba tabbas akwai abunda yake nufi a gare ki don haka kada ki kuskura kiyi wasa da wannan jarabawa taki idan kika Ζara haΖuri zaki sha mamaki kuma na tabbata idan wannan lokaci yayi zaki tuna dani kuma zaki san cewar gaskiya Ιaya ce. LAMARIN DUNIYA sai haΖuri.
Yaya Sa'idu naji batunka kuma na yarda da wanna kalami naka amma shin meyasa kake min wannan nasiha a lokaci guda kuna a irin wannan guri da babu sirri?
Cikin alamun kaΙai tuwa da nuna rashin jin daΙi a tattare da fuskarsa yace, Zulai ba lallai bane fuskin mu su sake saduwa ko kuma kunnuwanmu suji kalamin wani daga cikin mu ba Zulaihat ki sani cewa a daren yau zan bar Ζasar nan baki Ιaya domin yau ne akwani na suka cika na barin wannan Ζasa kamar yarda nai mahaifiyar ki al'Ζawarin lokacin ina yaro a sa'ilin da zata rasu tamin kashedi kuma ta gargaΙe ni da cewar duk wata wuya ko Ζunci da zaki shiga a duniyar nan kada in kuskura nace zan, taimakeki wajen kara kanki sannan taimin wasiya da cewar da zarar kin zama burdurwa kin mallaki hankalin kanki kada na kuskura nace zan zauna tare dake ishiga duniya neman arziki kada in wai-waiyi in da kike har sai na zama mai kuΙi abun kwatance kuma mai girma a idon mutane idan da rabon sake saduwar mu mu haΙu idan kuma sai a can matabbata ina mai fatan Allah ya haskake rayuwar ku daga Ζunci da damuwa kuma yaba ku ladan haΖurin da zaku riska bayan mutuwata da wannan kalami nake muku ban kwana, nima haka zanso ace kin Ζara haΖuri don nasan addu'ar iyaye karΙΙaΙiyace ko da ma agun Allah ne da wannan furuci nake miki Ban kwana" sai kuma, mun sake saduwa na barki lafiya 'yar uwata.
KuΙi ya zaro kimanin duba talatin (30) ya miΖa mata yace karba wannan shine gadon ki da mahaifiyar ki ta barmiki kafin rasuwar ta ni kuma ban gushe ba wajen anadana wannan dukiya har izuwa wannan kalokacin da na miΖa miki ita fatan baki barta ta salwanta ba.
Daga nan bai sake ambata mata komai ba sai kawai ya kada kai ba tare da ya sake juyowa ba yayi tafiyarsa, babu abunda Zulaihat ta iya yi daga cikin lamarin dan uwanta Sa'idu sai kallo dama akwai ranar da zata zo ta raba su da dan uwan ta bata wani bata lokaci ba hawayen takaici da bakin ciki suka soma kwaranya a fuskarta... Tabbas rabuwa tana da zafi koda da maΖiyinka kai sai kaji wani abu ya taΙa zuciyarka.
Ji take tamkar ta samu wuΖa ta hallaka kanta amma idan har ta tuna da wasiyar da sa'idu yayi mata sai zuciyar ta tayi sanyi ta Ζara dan ne ta dag sharrin da sheΙan yake nufinta dashin haka dai ta dangana ta Ιauki ruwanta ta sanya Ιaya aka Ιaya a hannu kamar yarda tayi a baya ta soma tafiya duk tsananin yunwar da gajiyar da take Ιauke da su sun kau babu abinda ke ranta face maganar Sa'idu da shikansa ma aka dai tai ta tafiya har ta Ζaraso izuwa unguwarsu.
*_Please don Allah kuyi malage da wannan wallahi uzuri ne yayimin yawa amma ku tar dani a page na gaba idan Allah ya kaimu nagodeππ½_*
*Ina yinku kuna yina*
_Masoya na amana_ ❤
Mrs: *Ali ne* π
✍π½
No comments:
Post a Comment